Bakonmu A Yau

Farfesa Umar Pate: Kan Ranar 'Yancin 'Yan Jarida ta Duniya

Informações:

Sinopse

Yau ce Majalisar Dinkin Duniya ta ware a matsayin ranar ‘yan jaridu ta duniya, inda ake nazari a kan kalubalen da ma’aikatan jarida ke fuskanta da kuma lalubo hanyoyin inganta aikin. Sakamakon wannan biki, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Umar Pate, shugaban Jami’ar Kashere, kuma shehun malami a bangaren horar da ‘yan jarida a Najeriya.Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.