Bakonmu A Yau

Farfesa Dicko Abdurrahmae kan zaben Chadi

Informações:

Sinopse

Yau Litinin aka bude rumfunan zabe a kasar Chadi, don zaben shugaban kasa da zai kafa sabuwar gwamnatin Chadi da ta kasance karkashin mulkin soji na tsahon shekaru 3. Kan wannan batu Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Dicko Abdurrahmane daga jamhuriyar Nijar, wanda ya yi bayani kan yadda yake kallon zaben.